У вашего броузера проблема в совместимости с HTML5
Allah madaukakin sarki yayi umarni acikin littafinsa me girma da katanguwar mata ,da lazimtar gidajensu,hakanan ya tsoratar dasu daga mummunar shiga da siranta magana ga mazace, domin kiyaye su daga fadawa cikin barna, da fadakar dasu daga sabubban barna http://www.hausaminbar.com/ visit face book page :http://www.facebook.com/hausa.minbar1